Hausawa na cewa ‘Ɗan’uwa rigar ƙaya’ wanda hakan ke nufin in babu shi sai dai ka tafi tsirara kenan, in kuma ka saka shi to ya dinga sukarka kenan. Shi aboki dama yake baka na ka rayu cikin farincikin da ba lallai bane ɗan’uwan ya ba ka shi, shi kuwa ɗan’uwa jininka ne ko ka so yadda shi ba zai yadu ba.
Jamilu Abdulrahman Answered question